Monday, 7 August 2017

News:Babu Maganar Chanja Shugaba Buhari- Lai Muhammed

Tags





Ministan Labarai Lai Muhammed yace ba Wanda zai chanji Buhari saboda Gwamnatin Najeriya na tafiya yadda yakamata tun bayan tafiyar Muhammadu Buhari wajen duba lafiyarsa.

Shugaba Buhari kwanansa 90 a birnin Landan kenan wajen duba lafiyarsa, Lai Muhammed yace ba Wanda baya rashin Lafiya sannan Shugaba Buhari yana samun Lafiya, sannan ya kara da cewa Shugaba Muhammad Buhari na daf da Dawowa.